Unverified
19:13 Sep 9 2019 Kano Nigeria
Date of Original Posting of the Speech: | Sep 03 2019 |
Date of Reporting: | Sep 09 2019 |
Text of the Speech: | WATA SABUWA An Bukaci Gwamna Ganduje Ya Rusa Coci Mafi Girma A Nijeriya Dake Kano Daga Rilwanu Labashu Yayari Cocin Evangelical Church Winning All (ECWA) dake Sabongari a cikin birnin Kano ita ce coci mafi girma a Nijeriya, cocin (Yokomoksro) dake kasar Ivory Cost ce kawai ta fi ta girma. Cocin ECWA tana da girman sama da mita 1000, akwai kananun coci-coci 8 a ciki, akwai asibiti, akwai shaguna da makarantu. Dr. Mansur Datti Magashi wani dan gwagwarmaya ne shugaban wata kungiyar kare hakkin 'yan arewa a Nigeria, sun rubuta doguwar wasika suka aikewa da gwamnatin Kano da majalisa, inda suka bukaci a rushe wannan cocin ta ECWA don a fadada makarantar KAS, ko kuma filin wasa na Kano Pillars. Kungiyar ta ce ba cewa "muka yi idan an rushe ta ayi masallaci ba, a'a filin wasa ko wani abu za a yi kamar yadda da aka fada da aka rushe mana masallaci! A je can wajen gari wani kauye a ba su wani filin su gina". Garin Kano garin musulunci ne da musulmai, mu ke da kashi 99% amma aka zo a yi coci mafi girma a kasar nan. |
Has this Hate Speech Been Used Before?: | Don't know |
Does the text use coded language?: | No |
Medium of Dissemination: | |
Link of the Speech: | https://web.facebook.com/208430435922061/posts/2359968940768189/?app=fbl |
If it was gender-based violence/gendered hate speech, what type of gender-based violence/hate speech was it?: | Religion/Traditional: insulting to how woman practices religion |
Was it directed at individual or a group of individuals?: | Group of individuals |
Gender of the perpetrator: | Male |
Gender of the victim: | Don't know |
Who was the hate speech targeting?: | Both |
What Language was the hate speech written in?: | Hausa |
Does the speech item does any of the following? (Select all that apply): | Incite or Used a Derogatory Term in English/Mother Tongue,Suggest That the Audience/Target Faces a Serious Threat or Violence from Another Group,Suggest that Some People are Spoiling the Integrity of a Group |
Does the hate speech call audience to action?: | Don't know |
If the hate speech is calling the audience to action, for what action?: | Unleash Terror Against Certain Group,Discriminate Against Other Group |
Was the hate speech a reply to a larger post, or an independent post?: | Independent post |
The Speech is Targeting?: | Christians |
People Likely to React to the Speech Are?: | Muslims |
Gender of the Speaker: | Male |
Location of the Speaker: | North-West Nigeria |
Who is the speaker?: | Anonymous Commentator |
Are they an influential speaker?: | Don't know |
What is the Source/Basis of Speaker's Influence?: | Other |
Other (please specify): | Anonymous Commentator |
Is the speaker a prominent purveyor of hate speech?: | Don't know |
Based on responses, how inflammatory is the hate speech?: | Extremely Inflammatory |
Credibility: | ![]() |
![]() |
0 |
13:28 Feb 13, 2018
Nigerian Air Force Base Abuja, Abuja, Municipal Area Council, Federal Capital Territory, Nigeria, 0 Kms
Leave a Comment